Danjuma Laah
Dan siyasar Najeriya
Danjuma Laah (an haife shi ranar 16 ga Fabrairu, 1960) ɗan siyasa Najeriya ne kuma ɗan majalisar dattijai mai wakiltar mazaɓar Kaduna ta kudu a jihar Kaduna, a Majalisar Najeriya ta 9.[1]
Danjuma Laah | |||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|
11 ga Yuni, 2019 - ga Yuni, 2023 District: Kaduna South
9 ga Yuni, 2015 - ga Yuni, 2019 District: Kaduna South
| |||||||
Rayuwa | |||||||
Cikakken suna | Danjuma Tella La'ah | ||||||
Haihuwa | Jihar Kaduna, 16 ga Faburairu, 1960 (64 shekaru) | ||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||
Ƙabila | Yaren Tyap | ||||||
Karatu | |||||||
Makaranta | Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Kaduna | ||||||
Harsuna | Turanci Pidgin na Najeriya Yaren Tyap Hausa Gworog (en) | ||||||
Sana'a | |||||||
Sana'a | ɗan siyasa, ɗan kasuwa da ma'aikacin gwamnati | ||||||
Imani | |||||||
Addini | Katolika | ||||||
Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party |
Danjuma Laah ya kasance ɗan majalisar dattijai mai wakiltar mazabar Kaduna ta kudu tun daga shekarar 2015. A ranar 23 ga Fabrairu an sake zaɓensa a kan muƙaminsa inda ya samu ƙuri'u 268,287 wanda ya kayar da Yusuf Barnabas Bala tsohon mataimakin gwamnan Kaduna, a ƙarƙashin jam'iyyar APC wanda ya samu ƙuri'u 133, 923.[2][3]
Manazarta
🔥 Top keywords: