Jami'ar Ahmadu Bello

Jamiar Ahmad Bello dake cikin Garin Zariya a Najeriya

Jami'ar Ahmadu Bello jami'a ce ta gwamnatin tarayyar Nijeriya da ke Zariya a cikin Jihar Kaduna. An assasa ta ne a ranar 4 ga watan Oktoban shekara ta alif ɗari tara da sittin da biyu 1962, shekara biyu bayan Nijeriya ta samu 'yancin kai. Shugaban Jami'ar n yanzun shine farfesa Kabir Bala. Jami'ar Ahmadu Bello na daya daga cikin manyan jami'o'in najeriya.

Jami'ar Ahmadu Bello

Discipline, Self-Reliance and Excellence
Bayanai
Suna a hukumance
Ahmadu Bello University
Iripublic university (en) Fassara
ƘasaNajeriya
LaƙabiABU
Aiki
Mamba naƘungiyar Jami'in Afrika
Harshen amfaniTuranci
Adadin ɗalibai49,436 (2012)
Tarihi
Ƙirƙira4 Oktoba 1962
abu.edu.ng
babbar kofar shiga jami'ar Ahmadu Bello
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

sannan tanada rassa da dama acikin najeriya ta kasu kasha Kashi ne a jahar kaduna

Manazarta

🔥 Top keywords: